Bayanin tattaunawar da Isma'il Haniyya yayi da jagoran jamhuriyar musulunci ta Iran shine kamar haka;
Duniya haka take, Allah yana karbar rayuwar kuma yana rayawa. Allah madaukakin sarki yana rayawa da matarwa. Amma al'ummar musulmi in Allah ya yarda za ta kasance a raye.
A cewar wani mawaki , idan babban mutum ya rasu, wani babban mutum ne zai maye gurbinsa.
Allah ya kara muku lafiya da nisan kwana. Da yaddar Allah